Home Labarai Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine.

“Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al’ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan yaki ga al’umar duniya,” kamar yadda Bahsar al-Assad aka ambato shi yana fada.

Kamfanin dillancin labarai na Syria ya ambato shi yana cewa, “kasashen Turai ba za su iya yaudarar Syria ba, duk da fake wa da cewa suna taimako cikin gwammai, kuma wannan ba karamin abin abu ba ne mai mahimmanci.”

“Kasashen yamma na nunawa suriya tsana a fili tare da mutanenta, amma abin da yake faruwa a Syria ya tilasta musu bayyana abin da suka dade suka boyewa a ransu, kuma abin da yake faruwa yanzu a Syria ya kara nuna inda suka dosa a fili,” in ji Bashar al-Assad.

Ya ce yakin Syria ya yi wa kasashen Yamma tsirara, na farko daga mutane yamma na biyu ga sauran mutanen duniya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp