Home Labarai TSARO: Dakarun Sojin Hadin Gwuiwa na MNJTF Sun Hallaka Mayakan Kungiyar ISWAP.

TSARO: Dakarun Sojin Hadin Gwuiwa na MNJTF Sun Hallaka Mayakan Kungiyar ISWAP.

Gamayyar Dakarun Sojin hadin gwuiwa sun sami nasarar halaka mayakan Kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP a garuruwan Malam Fatori, Damasak da Wulgo dake Yankin Kogin Chadi.

Dakarun Sojin Nijeriya Nijar da Kamuru sun fatattaki mayakan kungiyar ta ISWAP ne a mabambamta hare–haren da suka kai maboyar su.

PRNigeria ta rawaito cewa baya ga farmakin da sojin kasa ke kaiwa, an tura jiragen yaki na kai hari ta sama domin kakkabe ‘Yan Ta’addan tare da tarwatsa maboyarsu da manayan makamai.

Yayin farmakin Dakarun hadin Gwuiwar sun sami nasarar bankado manyan makamai da tarin Alburusai a hannun ‘Yan ta’addan.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp