• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina
  • Labarai

TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina

By
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami
-
April 15, 2022
Arewa Award

Wasu Manyan barayin waya sun gamo da gamon su a Jihar Katsina dake Arewa Maso Yammacin Nijeriya

Wani fitaccen mai bin diddigin lafuka mai zaman kansa, Isyaku Abdullahi Kontogora, ne ya sami nasarar damke su a Unguwar Liyafa dake cikin Birnin Katsina, ya kuma mika su ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar tare da tabbatar da an gurfanar dasu gaban Kotu nan take.

Barayin ‘yan kimanin shekaru Ashirin a duniya, sun addabi Al’umma Unguwar ta Liyafa da sace-sace a ‘yan tsakankanin nan.

Kontagora wanda ya sami damar lashe lambar yabo ta tsaro da Agajin Gaggawa ta (SAEMA) a shekarar 2020, sakamakon nasarar da ya samu na kama wasu da ake zargin ‘yan  fashi da makami masu garkuwa da mutane a Jihohin Kaduna, Neja da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja.

Read Also:

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Ya shaidawa PRNigeria cewa ya kama barayen ne guda biyu da misalin karfe 12 na daren Laraba, yace dubun barayin ta cika ne bayan da suka yi kokarin yiwa wani mutum kwacen waya a unguwar ta Liyafa.

“Na kama su nan take bayan sun gama yi waw ani mazaunin yankin fashi, kuma daga baya na mika su ga jami’an “yan sanda wadanda ke aiki a wani shingen bincike na kusa, sannan na tabbatar an gurfanar da su a gaban Kotu cikin sa’oi 24.”

An sami takobi da wasu kudi da waya daga hannu barayin biyu, sai dai kuton da aka gurfanar dasu ta bayar da umarni a cigaba da tsare su a hannun ‘Yan sanda.

Wani bincike da PRNigeria ta gudanar ya tabbatar da cewa ‘yan fashin na ayyukan su ne da Adduna musamman cikin dare, inda suke farwa mutanen dake tsakada tafiya domin kwace musu wayoyin hannu da kayayyaki su.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTSARO: Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Kwamandan Mayakan ISWAP da Mayakan Kungiyar 15
Next articleLAFIYA: Gwamnatin Adamawa ta Sanar da Kawo Kashen Cutar Kwalara
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda

Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar

Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya

Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Babu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi – Sultan

Za ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa Afuwa

Tinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniya

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Dalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a Najeriya

Gwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP.

Recent Posts

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1595 days 14 hours 54 minutes 37 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1577 days 16 hours 36 minutes 2 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam SandaGwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDP
X whatsapp