• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina
  • Labarai

TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina

By
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami
-
April 15, 2022
Arewa Award

Wasu Manyan barayin waya sun gamo da gamon su a Jihar Katsina dake Arewa Maso Yammacin Nijeriya

Wani fitaccen mai bin diddigin lafuka mai zaman kansa, Isyaku Abdullahi Kontogora, ne ya sami nasarar damke su a Unguwar Liyafa dake cikin Birnin Katsina, ya kuma mika su ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar tare da tabbatar da an gurfanar dasu gaban Kotu nan take.

Barayin ‘yan kimanin shekaru Ashirin a duniya, sun addabi Al’umma Unguwar ta Liyafa da sace-sace a ‘yan tsakankanin nan.

Kontagora wanda ya sami damar lashe lambar yabo ta tsaro da Agajin Gaggawa ta (SAEMA) a shekarar 2020, sakamakon nasarar da ya samu na kama wasu da ake zargin ‘yan  fashi da makami masu garkuwa da mutane a Jihohin Kaduna, Neja da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja.

Read Also:

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

Ya shaidawa PRNigeria cewa ya kama barayen ne guda biyu da misalin karfe 12 na daren Laraba, yace dubun barayin ta cika ne bayan da suka yi kokarin yiwa wani mutum kwacen waya a unguwar ta Liyafa.

“Na kama su nan take bayan sun gama yi waw ani mazaunin yankin fashi, kuma daga baya na mika su ga jami’an “yan sanda wadanda ke aiki a wani shingen bincike na kusa, sannan na tabbatar an gurfanar da su a gaban Kotu cikin sa’oi 24.”

An sami takobi da wasu kudi da waya daga hannu barayin biyu, sai dai kuton da aka gurfanar dasu ta bayar da umarni a cigaba da tsare su a hannun ‘Yan sanda.

Wani bincike da PRNigeria ta gudanar ya tabbatar da cewa ‘yan fashin na ayyukan su ne da Adduna musamman cikin dare, inda suke farwa mutanen dake tsakada tafiya domin kwace musu wayoyin hannu da kayayyaki su.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTSARO: Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Kwamandan Mayakan ISWAP da Mayakan Kungiyar 15
Next articleLAFIYA: Gwamnatin Adamawa ta Sanar da Kawo Kashen Cutar Kwalara
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa

Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya

Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta

Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri

An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Recent Posts

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri
  • KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta
  • Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1507 days 9 hours 22 minutes 10 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1489 days 11 hours 3 minutes 35 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawaTinubu ya yi karin wa'adin Aiki ga shugaban Custom na NijeriyaGini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar MaiduguriKACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami'antaDino Melaye ya koma jam'iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDPMamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu
X whatsapp