• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina
  • Labarai

TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina

By
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami
-
April 15, 2022
Arewa Award

Wasu Manyan barayin waya sun gamo da gamon su a Jihar Katsina dake Arewa Maso Yammacin Nijeriya

Wani fitaccen mai bin diddigin lafuka mai zaman kansa, Isyaku Abdullahi Kontogora, ne ya sami nasarar damke su a Unguwar Liyafa dake cikin Birnin Katsina, ya kuma mika su ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar tare da tabbatar da an gurfanar dasu gaban Kotu nan take.

Barayin ‘yan kimanin shekaru Ashirin a duniya, sun addabi Al’umma Unguwar ta Liyafa da sace-sace a ‘yan tsakankanin nan.

Kontagora wanda ya sami damar lashe lambar yabo ta tsaro da Agajin Gaggawa ta (SAEMA) a shekarar 2020, sakamakon nasarar da ya samu na kama wasu da ake zargin ‘yan  fashi da makami masu garkuwa da mutane a Jihohin Kaduna, Neja da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja.

Read Also:

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Ya shaidawa PRNigeria cewa ya kama barayen ne guda biyu da misalin karfe 12 na daren Laraba, yace dubun barayin ta cika ne bayan da suka yi kokarin yiwa wani mutum kwacen waya a unguwar ta Liyafa.

“Na kama su nan take bayan sun gama yi waw ani mazaunin yankin fashi, kuma daga baya na mika su ga jami’an “yan sanda wadanda ke aiki a wani shingen bincike na kusa, sannan na tabbatar an gurfanar da su a gaban Kotu cikin sa’oi 24.”

An sami takobi da wasu kudi da waya daga hannu barayin biyu, sai dai kuton da aka gurfanar dasu ta bayar da umarni a cigaba da tsare su a hannun ‘Yan sanda.

Wani bincike da PRNigeria ta gudanar ya tabbatar da cewa ‘yan fashin na ayyukan su ne da Adduna musamman cikin dare, inda suke farwa mutanen dake tsakada tafiya domin kwace musu wayoyin hannu da kayayyaki su.

By PRNigeria

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 18 hours 50 minutes 55 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1467 days 20 hours 32 minutes 20 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTSARO: Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Kwamandan Mayakan ISWAP da Mayakan Kungiyar 15
Next articleLAFIYA: Gwamnatin Adamawa ta Sanar da Kawo Kashen Cutar Kwalara
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

Recent Posts

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar
  • Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24
  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 18 hours 50 minutes 55 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1467 days 20 hours 32 minutes 20 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo
X whatsapp