• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina
  • Labarai

TSARO: Masu Gadi Sun Kama ‘Yan fashi a Jihar Katsina

By
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami
-
April 15, 2022
Arewa Award

Wasu Manyan barayin waya sun gamo da gamon su a Jihar Katsina dake Arewa Maso Yammacin Nijeriya

Wani fitaccen mai bin diddigin lafuka mai zaman kansa, Isyaku Abdullahi Kontogora, ne ya sami nasarar damke su a Unguwar Liyafa dake cikin Birnin Katsina, ya kuma mika su ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar tare da tabbatar da an gurfanar dasu gaban Kotu nan take.

Barayin ‘yan kimanin shekaru Ashirin a duniya, sun addabi Al’umma Unguwar ta Liyafa da sace-sace a ‘yan tsakankanin nan.

Kontagora wanda ya sami damar lashe lambar yabo ta tsaro da Agajin Gaggawa ta (SAEMA) a shekarar 2020, sakamakon nasarar da ya samu na kama wasu da ake zargin ‘yan  fashi da makami masu garkuwa da mutane a Jihohin Kaduna, Neja da kuma Babban Birnin Tarayya Abuja.

Read Also:

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Ya shaidawa PRNigeria cewa ya kama barayen ne guda biyu da misalin karfe 12 na daren Laraba, yace dubun barayin ta cika ne bayan da suka yi kokarin yiwa wani mutum kwacen waya a unguwar ta Liyafa.

“Na kama su nan take bayan sun gama yi waw ani mazaunin yankin fashi, kuma daga baya na mika su ga jami’an “yan sanda wadanda ke aiki a wani shingen bincike na kusa, sannan na tabbatar an gurfanar da su a gaban Kotu cikin sa’oi 24.”

An sami takobi da wasu kudi da waya daga hannu barayin biyu, sai dai kuton da aka gurfanar dasu ta bayar da umarni a cigaba da tsare su a hannun ‘Yan sanda.

Wani bincike da PRNigeria ta gudanar ya tabbatar da cewa ‘yan fashin na ayyukan su ne da Adduna musamman cikin dare, inda suke farwa mutanen dake tsakada tafiya domin kwace musu wayoyin hannu da kayayyaki su.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleTSARO: Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Kwamandan Mayakan ISWAP da Mayakan Kungiyar 15
Next articleLAFIYA: Gwamnatin Adamawa ta Sanar da Kawo Kashen Cutar Kwalara
'yan Sanda Barayi, Fashi Da Makami

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Tinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRA

ICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA

Recent Posts

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja
  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1666 days 11 hours 48 minutes 2 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1648 days 13 hours 29 minutes 27 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun Ƙoli
X whatsapp