Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Ana dakon isar Dan takarar Shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, filin sauka da tashi na birnin tarayya Abuja.

Wata majiya da ta bukaci a sakaye sunan ta ta shaidawa jaridar POLITICS DIGEST.

Tinubu na Shirin barin birnin Landan, na kasar Burtaniya, a daren wannan ranar bayan wata tuntubar siyasa da kuma ganawa ta musamman da ‘yan Nijeriya dake kasashen waje.

Hotunan Tinubu da jikokin sa a birtaniya sun karade kafafen sada zumunta na wanda dansa, Deji Tinubu ya wallafa a yammacin wannan rana

Details Later….

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 4 hours 26 minutes 33 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 6 hours 7 minutes 58 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com