• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar
  • Labarai

Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar

By
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari
-
November 18, 2022
Arewa Award
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da shirin ƙara wa ma’aikatan shari’a na ƙasar albashi.

Shugaba Buhari ya bayyana haka ne yau Juma’a a jihar Rivers, yayin ƙaddamar da sabon ginin makarantar horas da lauyoyi da ke jihar.

Ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami, wanda shi ne ya wakilci shugaban ƙasar, ya ce gwamnatin ƙasar tana ƙoƙarin inganta albashin ma’aikatan shari’ar ne domin ƙarfafa ɓangaren da kuma tabbatar da ƴancinsa.

Ya ce yanzu haka shugaba Buhari ya umurci shugaban hukumar tarawa da raba kuɗaɗen haraji na ƙasar, da ministan sharia’a su ɗauki matakan ganin an fara aiwatar da ƙarin albashin.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleBincike: Kashi 65% Na Talakawan Nijeriya na Zaune ne a Arewancin Kasar
Next articleGwamnatin Tarayya ta Tabbatar da Tsige Shugaban Hukumar Hidimar Kasa (NYSC)
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph

Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Taswirar Katsina

Ƴan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan Katsina

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta a Jihar Benue

Nasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne – Sanusi Kiru

Wata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami’an KAROTA umarni

Sojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOB

Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Likitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗi

Recent Posts

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-
  • Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph
  • Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1572 days 9 hours 24 minutes 44 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1554 days 11 hours 6 minutes 9 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu - INECDSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin 'aibata' Tinubu a shafin XGwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan TriumphGwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jiniƳan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan KatsinaRundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami'anta a Jihar BenueNasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne - Sanusi KiruWata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami'an KAROTA umarniSojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOBƳanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar NijarSojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da TarabaNDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
X whatsapp