• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar
  • Labarai

Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar

By
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari
-
November 18, 2022
Arewa Award
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da shirin ƙara wa ma’aikatan shari’a na ƙasar albashi.

Shugaba Buhari ya bayyana haka ne yau Juma’a a jihar Rivers, yayin ƙaddamar da sabon ginin makarantar horas da lauyoyi da ke jihar.

Ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami, wanda shi ne ya wakilci shugaban ƙasar, ya ce gwamnatin ƙasar tana ƙoƙarin inganta albashin ma’aikatan shari’ar ne domin ƙarfafa ɓangaren da kuma tabbatar da ƴancinsa.

Ya ce yanzu haka shugaba Buhari ya umurci shugaban hukumar tarawa da raba kuɗaɗen haraji na ƙasar, da ministan sharia’a su ɗauki matakan ganin an fara aiwatar da ƙarin albashin.

PRNigeria

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 12 hours 22 minutes 12 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1468 days 14 hours 3 minutes 37 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleBincike: Kashi 65% Na Talakawan Nijeriya na Zaune ne a Arewancin Kasar
Next articleGwamnatin Tarayya ta Tabbatar da Tsige Shugaban Hukumar Hidimar Kasa (NYSC)
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Recent Posts

  • Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello
  • An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto
  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 12 hours 22 minutes 12 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1468 days 14 hours 3 minutes 37 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -DanbelloAn kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya - RahotoHukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaBincike: Shin da gaske ne an kama wani mutum da ya shiga cikin rufin Silin a bankin FCMB domin yin kutse?Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu Dantata
X whatsapp