• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar
  • Labarai

Gwamnatin Nijeriya na shirin Inganta Albashin Alkalai a Kasar

By
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari
-
November 18, 2022
Arewa Award
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da shirin ƙara wa ma’aikatan shari’a na ƙasar albashi.

Shugaba Buhari ya bayyana haka ne yau Juma’a a jihar Rivers, yayin ƙaddamar da sabon ginin makarantar horas da lauyoyi da ke jihar.

Ministan shari’a na Najeriya Abubakar Malami, wanda shi ne ya wakilci shugaban ƙasar, ya ce gwamnatin ƙasar tana ƙoƙarin inganta albashin ma’aikatan shari’ar ne domin ƙarfafa ɓangaren da kuma tabbatar da ƴancinsa.

Ya ce yanzu haka shugaba Buhari ya umurci shugaban hukumar tarawa da raba kuɗaɗen haraji na ƙasar, da ministan sharia’a su ɗauki matakan ganin an fara aiwatar da ƙarin albashin.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleBincike: Kashi 65% Na Talakawan Nijeriya na Zaune ne a Arewancin Kasar
Next articleGwamnatin Tarayya ta Tabbatar da Tsige Shugaban Hukumar Hidimar Kasa (NYSC)
Abubakar Malami, Muhammadu Buhari

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC

APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara

Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

Recent Posts

  • Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki
  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera
  • Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aiki

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1668 days 19 hours 10 minutes 42 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1650 days 20 hours 52 minutes 7 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aikiDangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaKotu da dakatar da ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa daga shiga yajin aikiICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje
X whatsapp