Home General Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda...

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda a Jihar Kaduna

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yar Ta’adda a kananan hukumomin Chikum da Igabi a jihar kaduna.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da al’amarun cikin gida na jihar Samuel Aruwan ya fitar.
Sanarwar tace a wani bangare na atisayen kawar da ‘yan ta’adda a fadin jihar, Dakarun sojin Nijeriya sun tabbatar da tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan tare da tarwatsa ‘yan Ta’addan a wani sabon hari.
Haka kuma dakarun sun tarwatsa wata maboyar da makamin roket a maboyar su dake dajikan Kofita da Kuyanbana na karamar hukumar Birnin Gwari.

Da kuma wasu maboyar su a Kuduru da Gonan Baturiya dske nisan kilomita 4 yamma da Nabango.
A yayin da dakarun ke gudanar da atisaye a yankunan Karshi, Kerawa da Walawa a kananan Hukumomin of Igabi da Giwa inda aka hangi maboyar taso mai nisan kilomita 6 gudu maso yammacin Kerawa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta karbu rahoton tare da yabawa dakarun sojin bisa namijin kokarin su na kawar da ‘yan ta’adda a jihar

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp