Home General Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata...

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

← Back

Thank you for your response. ✨

.
Babban kwamandan rundunar tsaro ta civil defence NSCDC Abubakar Ahmad Audi, CG, ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labarun shalkwatar rundunar DCC OLUSOLA ODUMOSU ya fitar ya bayyana hakan.
Biyo bayan yawaitar lalata kayan Gwamnatin da sace murafan ramuka na dake kan hanyoyin birnin tarayya Abuja Kwamandan rundunar Tsaro ta NSCDC Ahmed Abubakar Audi, PhD, mni, OFR, ya bukaci girke dakarun domin magance matsalar.
Ya bukaci hakan ne yayin wata ziyara daya kai wa ministan birnin tarayya Abuja, He made this commitment during a visit to the Hon Muhammad Musa Bello, bisa nuna damuwa kan karuwar lalata kayan gwamnatin tarayya a birnin.
Ya yaba da kokarin dakarun birnin bisa kokarin dakarun na dakile ayyukan masu satar kayan Gwamnatin wanda aka fi sani da baban bola, dake dauke murafan ramukan dake kan hanyoyin birnin.
Ya kuma bukaci rundunar data sake kara girke wasu dakarun da zasu tallafa wajen zagaya birni domin lura da ramukan da aka sace muradan su, wanda ke matsayin tarkon mutuwa ga masu bin hanyoyin a birnin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp