Home General Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata...

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

Gwamnatin tarayyar Nijeriya zata girke dakaru na musamman domin dakile Masu lalata kayan Gwamnatin kasar

← Back

Thank you for your response. ✨

.
Babban kwamandan rundunar tsaro ta civil defence NSCDC Abubakar Ahmad Audi, CG, ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labarun shalkwatar rundunar DCC OLUSOLA ODUMOSU ya fitar ya bayyana hakan.
Biyo bayan yawaitar lalata kayan Gwamnatin da sace murafan ramuka na dake kan hanyoyin birnin tarayya Abuja Kwamandan rundunar Tsaro ta NSCDC Ahmed Abubakar Audi, PhD, mni, OFR, ya bukaci girke dakarun domin magance matsalar.
Ya bukaci hakan ne yayin wata ziyara daya kai wa ministan birnin tarayya Abuja, He made this commitment during a visit to the Hon Muhammad Musa Bello, bisa nuna damuwa kan karuwar lalata kayan gwamnatin tarayya a birnin.
Ya yaba da kokarin dakarun birnin bisa kokarin dakarun na dakile ayyukan masu satar kayan Gwamnatin wanda aka fi sani da baban bola, dake dauke murafan ramukan dake kan hanyoyin birnin.
Ya kuma bukaci rundunar data sake kara girke wasu dakarun da zasu tallafa wajen zagaya birni domin lura da ramukan da aka sace muradan su, wanda ke matsayin tarkon mutuwa ga masu bin hanyoyin a birnin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp