Home General Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda...

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda a Jihar Kaduna

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yar Ta’adda a kananan hukumomin Chikum da Igabi a jihar kaduna.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da al’amarun cikin gida na jihar Samuel Aruwan ya fitar.
Sanarwar tace a wani bangare na atisayen kawar da ‘yan ta’adda a fadin jihar, Dakarun sojin Nijeriya sun tabbatar da tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan tare da tarwatsa ‘yan Ta’addan a wani sabon hari.
Haka kuma dakarun sun tarwatsa wata maboyar da makamin roket a maboyar su dake dajikan Kofita da Kuyanbana na karamar hukumar Birnin Gwari.

Da kuma wasu maboyar su a Kuduru da Gonan Baturiya dske nisan kilomita 4 yamma da Nabango.
A yayin da dakarun ke gudanar da atisaye a yankunan Karshi, Kerawa da Walawa a kananan Hukumomin of Igabi da Giwa inda aka hangi maboyar taso mai nisan kilomita 6 gudu maso yammacin Kerawa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta karbu rahoton tare da yabawa dakarun sojin bisa namijin kokarin su na kawar da ‘yan ta’adda a jihar

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp