Home General Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda...

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan Ta’adda a Jihar Kaduna

Dakarun Rundunar sojin saman Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yar Ta’adda a kananan hukumomin Chikum da Igabi a jihar kaduna.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da al’amarun cikin gida na jihar Samuel Aruwan ya fitar.
Sanarwar tace a wani bangare na atisayen kawar da ‘yan ta’adda a fadin jihar, Dakarun sojin Nijeriya sun tabbatar da tarwatsa maboyar ‘yan ta’addan tare da tarwatsa ‘yan Ta’addan a wani sabon hari.
Haka kuma dakarun sun tarwatsa wata maboyar da makamin roket a maboyar su dake dajikan Kofita da Kuyanbana na karamar hukumar Birnin Gwari.

Da kuma wasu maboyar su a Kuduru da Gonan Baturiya dske nisan kilomita 4 yamma da Nabango.
A yayin da dakarun ke gudanar da atisaye a yankunan Karshi, Kerawa da Walawa a kananan Hukumomin of Igabi da Giwa inda aka hangi maboyar taso mai nisan kilomita 6 gudu maso yammacin Kerawa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta karbu rahoton tare da yabawa dakarun sojin bisa namijin kokarin su na kawar da ‘yan ta’adda a jihar

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp