Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Tarayya ta bayar da Umarnin bude sabuwar gadar Niger

 Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta bada umarnin bude gadar domin yin amfani da ita na tsawon wata guda farawa da daren Alhamis.
Ministan Ayyuka Babatunde Fashola SAN, ne ya bayyana hakan yayin da yake kaddamar da gadar don amfani da ita wajen bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara.
Fasola a lokacin dake tafiya kan gadar ya bukaci matuka da suyi amfani da ita yadda ya kamata cikin nutsuwa kada suyi abinda zasu kawo tsaiko ga musabbabin samar da ita.
Ministan yace dalilin shugaban kasa Muhammadu Buhari na kammala aiki shine domin tseratar da rayukan Al’umma da kuma kawar da talauci wanda ke aukuwa sakamakon bata sa’oi cikin cunkoso akan tsohuwar gadar Farko ta Niger.
Ya kuma tabbatar da cewa samar da gadar zai taimaka wajen rage wahalhalun da matuka ke sha cikin cunkosu a yayin bukukuwan na kirsimeti da karshen shekara.
Yace gadar bazata zama mai amfani ba muddi ba’a bi da ita yadda ya kamata ba.
Daga bisani Fasola ya ce an bude gadar a hukumance daga rana
Alhamis 15 ga Disambar 2022 da misalin 12:01am zuwa 15 ga watan Janairun 2023

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 11 hours 45 minutes 36 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 13 hours 27 minutes 1 second

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com