Home Labarai LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

LP ta dakatar da dan takarar ta na gwamna a jihar Kwara

Jam’iyyar Labour Party a jihar kwara ta dakatar da dan takarar dake mata takarar Gwamna a jihar Comrade Basambo Abubakar bisa zargin yunkurin cin amanar jam’iyyar wato Anty Party.

Shugaban jam’iyyar na jihar Chief Kehinde Rotimi, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a illorin, inda ya ayyana dakatarwar ta sai baba ta gani, bisa zargin da ake masa na yin anty party tare da yada labaran kanzon kurege akan jam’iyyar.

In jiyo Basambo yayin da yake ganawa da manema labarai a Ilorin ranar litinin yana cewa jam’iyyar PDP ta LP a jihar kwara sun hade domin yin aiki wuri guda a zaben gwamna da na ‘yan majlisar jiha dake tafe a jihar.

Sai dai shugaban jam’iyyar ta LP dake karanta takaradar dakatarwar da jam’iyar tayi wa dan takarar Gwamnan yace kalaman say ace karo da matsayar jam’iyyar, haka kuma basi da hurumin yanke hukunci kan jam’iyyar a radin kan sa.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp