Home Labarai NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

NNPP ta zargi DSS da hada baki da Gwamnatin Jihar Kano

Babbar jam’iyya adawa ta NNPP a jihar kano ta zargi daraktan DSS da hada baki da gwamnatin APC a jihar domin yin magudin zabe.

Jigo a jam’iyya kuma guda cikin ‘yan takarar sanata a shiyyar kano ta Arewa a zaben shekarar 2023 Dr. Baffa Bichi ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a yammacin ranar laraba.

Haka kuma jam’iyyar ta zargi hukumar tsaro ta farin kaya da karawa daraktan hukumar wa’adin aiki kasancewar tuni ya zarta lokacin da doka ta tanadawa ma’aikacin gwamnati ya dauka wato dai shekaru yin ritayar sa.

A don haka jam’iyyar ta NNPP ta shirya gudanar da zanga -zangar lumana a ranar Alhamis 16 ga watan Maris 2023 a kan titin Kano Club dake jihar kano.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp