Home Labarai Matasa a kano na yunkurin tayar da hargitsi bayan samun Nasarar zabe

Matasa a kano na yunkurin tayar da hargitsi bayan samun Nasarar zabe

Tun bayan ayyana sakamakon zaben Gwamnan jihar kano dake arewacin Nijeriya matasa na cigaba da jagaye garin domin muna farin cikin su.

Sai dai PRNigeria ta tabbatar da cewa wasu matasan na amfani da murnar wajen duka gami da kone dukiyoyin Al’ummar.

Duk da ta cikin wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar ta ayyana dokar hana zirga-zirga na wani lokaci domin jihar ta dawo hayyacin ta.

Kawo yanzu dai wasu wuraren tuni Jami’an tsaro sun fara kai dauke,  inda wasu kuma ke cigaba da fuskatar wannan kalubale.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp