Home Labarai Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Wakilan jam’iyyun PDP da APC a jihar Ogun sun yi arangama a cibiyar tattara sakamakon zaben Gwamnoni na jihar.

Hatsaniyar ta fara ne daidai lokacin da wakilin jam’iyyar PDP, Sunkanmi Oyejide ya miki yayi korafin cewa wakilan Jam’iyyar APC yawan su yah aura guda 3 a cibiyar.

Oyejide ya kuma koka da cewa da gangan jam’iyyar ta APC suka kawo cikas  domin tauye musu hakkokin su.

“ya kamata ayi dub ana kurulla akan wannan lamari. Wajibi ne tattara sakamakon zaben ya zama a bayyane.

Sai dai wakilin jam’iyyar APC Adelani yake amincewa da bukatar wakilin jam’iyyar ta PDP.

Da yake kokarin shiga tsakani Shugaban hukumar zabe shiyyar jihar Farfesa Kayode Adebowale, yace jam’iyyar ta APC ta zabi guda cikin wakilan nata, inda ya ga baiken wakilin APC na dagewa kai da fata sai an bi abinda ya fada a cibiyar,

yanzu haka dai an cigaba da karbar sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp