Home Labarai Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Wakilan jam’iyyun PDP da APC a jihar Ogun sun yi arangama a cibiyar tattara sakamakon zaben Gwamnoni na jihar.

Hatsaniyar ta fara ne daidai lokacin da wakilin jam’iyyar PDP, Sunkanmi Oyejide ya miki yayi korafin cewa wakilan Jam’iyyar APC yawan su yah aura guda 3 a cibiyar.

Oyejide ya kuma koka da cewa da gangan jam’iyyar ta APC suka kawo cikas  domin tauye musu hakkokin su.

“ya kamata ayi dub ana kurulla akan wannan lamari. Wajibi ne tattara sakamakon zaben ya zama a bayyane.

Sai dai wakilin jam’iyyar APC Adelani yake amincewa da bukatar wakilin jam’iyyar ta PDP.

Da yake kokarin shiga tsakani Shugaban hukumar zabe shiyyar jihar Farfesa Kayode Adebowale, yace jam’iyyar ta APC ta zabi guda cikin wakilan nata, inda ya ga baiken wakilin APC na dagewa kai da fata sai an bi abinda ya fada a cibiyar,

yanzu haka dai an cigaba da karbar sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp