Home Labarai Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Fada ya Barke a cibiyar tattara zabe a jihar Ogun

Wakilan jam’iyyun PDP da APC a jihar Ogun sun yi arangama a cibiyar tattara sakamakon zaben Gwamnoni na jihar.

Hatsaniyar ta fara ne daidai lokacin da wakilin jam’iyyar PDP, Sunkanmi Oyejide ya miki yayi korafin cewa wakilan Jam’iyyar APC yawan su yah aura guda 3 a cibiyar.

Oyejide ya kuma koka da cewa da gangan jam’iyyar ta APC suka kawo cikas  domin tauye musu hakkokin su.

“ya kamata ayi dub ana kurulla akan wannan lamari. Wajibi ne tattara sakamakon zaben ya zama a bayyane.

Sai dai wakilin jam’iyyar APC Adelani yake amincewa da bukatar wakilin jam’iyyar ta PDP.

Da yake kokarin shiga tsakani Shugaban hukumar zabe shiyyar jihar Farfesa Kayode Adebowale, yace jam’iyyar ta APC ta zabi guda cikin wakilan nata, inda ya ga baiken wakilin APC na dagewa kai da fata sai an bi abinda ya fada a cibiyar,

yanzu haka dai an cigaba da karbar sakamakon zaben kananan hukumomi a jihar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp