Home Labarai Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a ranar alhamis zuwa Faransa domin halartar wani taron musamman kan sabuwar yarjejeniyar hada hadar kudade ta duniya.
Taron na kwanaki biyu, zai maida hankali ne kan yadda za’a fitar da sabbin dabaru musamman ga kasashen dake fuskantar matsalolin kasafin kudi na gajeren zango.

Mashawarci na musamman ga shugaban kasar kan harkokin sadarwa shine ya bayyana batun balaguron shugaban kasar a wani jawabi daya fitar a ranar litinin.

Wannan ne dai karon farko da shugaban zai bar Najeriya a hukumance domin halartar wani taro a kasashen waje.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp