Home Labarai Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin Jihar Kano ta kare matakin da ta dauka na rushe wasu Gine Gine da tayi a Birnin Kano.

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf shine ya Bayyana Hakan Yayin da ya karbi Bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a safiyar Juma’a a Gidan Gwamnatin Jihar yayin Bikin Hawan Nasarawa.

Gwamnan yace rushe Gine Ginen masallacin Idi jihadi ne Kuma an Kara kima da martaba ga masarautar ta Kano

Shima a nasa jawabin Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado  Bayero yace masarautar ta Kano zata Cigaba da Baiwa Gwamnatin Jihar Kano Hadin Kai da Goyon baya Domin Sanarwa al’umma cigaba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp