Kungiyar kwadayi a Nijeriya na SHIRIN tsunduma yajin aiki

Ƙungiyar Ƙwadago na shirin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023.

Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki a watan Yunin da ya gabata yana nan, an fahimci cewa, ƙungiyar ta nuna ba zata naɗe hannunta ba bayan ƴan Najeriya suna ci gaba da shan azaba saboda janye tallafin mai.

A watan Yunin da ya gabata ne dai gwamnatin Tinubu ta kai haɗaɗdiyar ƙungiyar ƙwadagon kotu domin ta haramta mata shiga yajin aikin gama-gari biyo bayan janye tallafin man fetur.

PRNigeria hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 13 hours 42 minutes 59 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 15 hours 24 minutes 24 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com