Home Labarai Babu sunan dan Kano a kunshin farko na Ministocin Tinubu.

Babu sunan dan Kano a kunshin farko na Ministocin Tinubu.

Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, Godwill Akpabio ya tabbatar da cewa shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutum 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.

Sunayen da shugaban majalisar ya karanta su ne:

Abubakar Momoh

Yususf Maitama Tukur

Ahmad Dangiwa

Hannatu Musawa

Uche Nnaji

Betta Edu

Dr. Diris Anite Uzoka

David Umahi

Ezenwo Nyesom Wike

Muhammed Badaru Abubakar

Nasir El Rufai

Ekerikpe Ekpo

Nkiru Onyejiocha

Olubunmi Ojo

Stella Okotete

Uju Kennedy Ohaneye

Bello Muhammad Goronyo

Dele Alake

Lateef Fagbemi

Mohammad Idris

Olawale Edun

Waheed Adebanwp

Emman Suleman Ibrahim

Prof Ali Pate

Prof Joseph Usev

Abubakar Kyari

John Enoh

Sani Abubakar Danladi.

Sai dai kawo yanzu babu sunan Dan Kano.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp