Home Labarai Kungiyar kwadayi a Nijeriya na SHIRIN tsunduma yajin aiki

Kungiyar kwadayi a Nijeriya na SHIRIN tsunduma yajin aiki

Ƙungiyar Ƙwadago na shirin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023.

Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki a watan Yunin da ya gabata yana nan, an fahimci cewa, ƙungiyar ta nuna ba zata naɗe hannunta ba bayan ƴan Najeriya suna ci gaba da shan azaba saboda janye tallafin mai.

A watan Yunin da ya gabata ne dai gwamnatin Tinubu ta kai haɗaɗdiyar ƙungiyar ƙwadagon kotu domin ta haramta mata shiga yajin aikin gama-gari biyo bayan janye tallafin man fetur.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp