Home Labarai Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin kwadago sun janye zanga zangar da suka fara gudanarwa a sassan Nijeriya.

Wannan na zuwa ne bayan wata ganawa da shugabancin kungiyar yayi da shugaban kasar Bola Tinubu a fadar sa dake birnin tarayya Abuja.

Kungiyoyin kwadago da suka hadar da NLC da TUC sun amince da dage zanga zangar ne biyo bayan muhimmiyar tattaunawa da suka yi da shugaban.

Shugabancin kungiyoyin ya nuna ganuwarsa bisa karin gwiwar Shugaba Tinubu na daukar matakin magance matsalolin da suka addabi ma’akatanka da Al’ummar kasar.

Tinubu ya tabbatar da cewa matata mai ta Fatakwal zata dawo aiki ka’in da na’in domin inganta tattalin arzikin kasar.

Ta cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasa shawara kan ayyuka na musamman da sadarwa Dele Alake ya fitar ta tabbatar da janyewar zanga zangar kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp