Home Labarai Hukumar immigration a jihar kano ta yi bikin cika shekaru 60

Hukumar immigration a jihar kano ta yi bikin cika shekaru 60

Shugaban hukumar kula da shige da fice ta kasa reshan jihar Kano, AD Bagari, yace hukumar ta sami tarin nasarari tun bayan kafuwarta a shekarar 1963, bama a jihar kano ba har a kasa baki daya.

AD Bagari ya bayyana hakan ne yayi zantawarsa da manema labarai, jim kadan bayan kammala taron bikin cika shekaru 60 da kafa hukumar.

A cewar sa amfani da hanyoyin zamani wajen hana kwararar baki ba bisa ka’ida ba zuwa kasar nan suma sun taka muhimmiyar rawa waje daga martabar hukumar a kasashen duniya.

PRNigeria ta rawaito cewa, taron ya sami halartar Mai martaba sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero bisa wakilcin malam Lamido Abubakar Bayare Bunun Kano, Sheik Khalil Ahmad Adamawa wakilin masarautar Saudiya da sauran manyan baki daga kasashe makotan Nijeriya da sauran kasashen duniya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp