Gwamantin tarayya ta sanar da ware tallafin Naira Biliyan biyar ga ko wacce jiha har da birnin tarayya Abuja.
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ne ya bayyana hakan ga manema labarai jim kadan bayan zaman majalisar tsaro daya gudana, wanda mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya jagoranta.
Read Also:
Yace mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya tabbatar musu da cewa Gwamnatin tarayyar ta ware kudin ne a wani bangare na rage radadi ga Al’ummar Nijeriya bisa cire tallafin man fetur da tayi.
Majalisar da ta kunshi Gwamnonin jihohi 36, Gwamnan babban bankin kasa na CBN da kuma wasu kusoshin Gwamantin tarayya Nijeriya.
PRNigeria hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1463 days 33 minutes 44 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1445 days 2 hours 15 minutes 9 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com