Home Labarai Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Gwamantin tarayya ta sanar da ware tallafin Naira Biliyan biyar ga ko wacce jiha har da birnin tarayya Abuja.

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ne ya bayyana hakan ga manema labarai jim kadan bayan zaman majalisar tsaro daya gudana, wanda mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya jagoranta.

Yace mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya tabbatar musu da cewa Gwamnatin tarayyar ta ware kudin ne a wani bangare na rage radadi ga Al’ummar Nijeriya bisa cire tallafin man fetur da tayi.

Majalisar da ta kunshi Gwamnonin jihohi 36, Gwamnan babban bankin kasa na CBN da kuma wasu kusoshin Gwamantin tarayya Nijeriya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp