Home Labarai Tinubu ya nada shuwagabannin NTA, VON, FRCN

Tinubu ya nada shuwagabannin NTA, VON, FRCN

Shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu ya nada Sabbin shuwagabanni hukumomi da ma’aikatun 8 dake karkashin hukumar sadarwa da wayar da kai ta kasar.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da mashawarci kan yada labarai ga shugaban kasar Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu a birnin tarayya Abuja.

Sanarwar tace an nada: According to the statement those appointed are:

(1). Mr. Lanre Issa-Onilu matsayin shugaban hukumar wayar da kai ta (NOA)

(2) Mr. Salihu Abdulhamid Dembos matsayin shugaban gidan Talabijin na kasa  (NTA).

(3) Dr. Muhammed Bulama matsayin shugaban gidajen Radio Gwamantin Tarayya  (FRCN).

(4) Mr. Charles Ebuebu matsayin shugaban hukumar dake lura da kafafen yada labarai na Nijeriya (NBC).

(5) Mr. Jibrin Baba Ndace matsayin shugaban kafar yada labarai ta  (VON)

(6) Dr. Lekan Fadolapo shugaban hukumar dake lura da tallace-tallace a kafafen yada labarai ta (ARCON).

(7) Mr. Ali Muhammed Ali matsayin shugaban kamfanin dillancin Labarai na Nijeriya News (NAN).

(8) Mr. Dili Ezughah matsayin shugaban (NPC).

Sanarwa ta bayyana cewa Tinubu ya bukaci sabbin shuwagabannin dasu zama masu amfani da fikira wajen ciyar da inda aka dora musu nauyin lura dashi gaba, tare da jagorori na kwarai.

Ta kuma cewa nadin nasu ya fara aiki nan take.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp