Home Labarai Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Jihohi za su Rabauta da Naira Biliyan 5 ko waccen su

Gwamantin tarayya ta sanar da ware tallafin Naira Biliyan biyar ga ko wacce jiha har da birnin tarayya Abuja.

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ne ya bayyana hakan ga manema labarai jim kadan bayan zaman majalisar tsaro daya gudana, wanda mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya jagoranta.

Yace mataimakin shugaban kasar Kashim Shettima ya tabbatar musu da cewa Gwamnatin tarayyar ta ware kudin ne a wani bangare na rage radadi ga Al’ummar Nijeriya bisa cire tallafin man fetur da tayi.

Majalisar da ta kunshi Gwamnonin jihohi 36, Gwamnan babban bankin kasa na CBN da kuma wasu kusoshin Gwamantin tarayya Nijeriya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp