Home Labarai Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Hukumar Zaɓe me zaman kanta ta Najeriya da dakatar da Zaɓen Ƙunci da Tsanyawa.
Daraktan hulda da wayar da kan Jama’a ga masu zaɓe na hukumar, Sam Olumekun ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu.
Sanarwar tace sun dakatar da zaɓen ne, a sakamakon yadda ‘yan daba suka lalata kayan aikin zaɓen a karamar hukumar kunchi.
Hukumar ta kuma bukaci jami’an tsaro da su gudanar da bincike kan lamarin, inda ita ma zata gudanar da nata bincike.
Sauran Wuraren da dakatarwa ta shafa sun haɗar da na mazabun jihohin Akwa Ibom da kuma Enugu.
PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 14 hours 27 minutes 21 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 16 hours 8 minutes 46 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar BornoAn kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a KanoRayuwar ƴan Najeriya na ƙara inganta - Tinubu
X whatsapp