Home Labarai ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane sama da 60 a jihar...

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane sama da 60 a jihar Kaduna

‘Yan bindiga masu garkuwa da mutane domin karbar kudin fansa sun yi garkuwa da mutam 61 a kauyen Buda dake karamar hukumar Kajuru, a jihar Kaduna dake ARewa maso yammacin Nijeriya.

jaridar PUNCH ta ruwaito cewa ‘yan bindiga sun shiga garin ne da misalin karfe 11:45 na daren ranar litinin inda suka yi garkuwa da mutane.

kawo yanzu dai rundunar ‘yan sandan jihar basu ce komai ba kan lamarin, sai dai mazauna kauyen sun bayyanawa jaridar yadda lamarin ya faru.

wani mazaunin kauyen Dauda Kajuru, yace masu garkuwar da mutane domin karbar kudin fansa sun yiwa garin tsinke inda suka fara harbin kan mai uwa da wabi.

“Akwai ‘yan uwa na cikin wadanda suka yi garkuwa da su a jiya, sai dai labarin da muke samu a safiyar nan da ‘yan bindiggar da wadanda aka yi garkuwa da su din sun isa inda suka nufa,” cewar Manyu.

yace tun bayna da aka cire kwamandan rundunar soji da aka fi sani da (Tega) ayyukan ‘yan bindiga ya cigaba da karuwa a kauyukan karamar hukumar Kajuru.

PRNigeria Hausa

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 7 hours 50 minutes 3 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 9 hours 31 minutes 28 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
EFCC ta ce har yanzu tana neman Yahaya Bello ruwa a jalloECOWAS ta caccaki hare-haren ta'addanci da aka kai babban birnin MaliTsohon mataimakain shugaban Nijeriya Atiku ya caccaki APCMutum sama da miliyan biyu ne suka karɓi katin zaɓe a Edo - INECSojojin Mali sun ce sun magance harin da aka kai BamakoSojojin Najeriya sun kama masu safarar bindigogi biyar a FilatoAmbaliya- Al'ummar Maiduguri na ci gaba da karbar tallafiMazauna Djibo a Burkina Faso sun buƙaci cikakkiyar kariya daga ƴan ta'addaƳan bindiga sun kashe mutum biyar a jihar FilatoAn samu raguwar hauhawar farashi a watan Agusta - NBSTinubu ya kai ziyara Maiduguri don jajantawa al'umma iftila'in ambaliyaNAWOJ ta taya Al'ummar Nijeriya Murnan Mauludin Annabi Muhammad S.A.WShugaban Comoros ya samu sauƙi daga raunin wuƙa da aka daɓa masaGwamnatin Najeriya ta yi gargaɗin sake samun mummunar ambaliya a jihohin ƙasar biyuShugaban Comoros ya tsallake 'rijiya da baya'
X whatsapp