• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General ‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia
  • General
  • Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia

By
Edward Buba, Sojojin Najeriya
-
May 31, 2024
Sojojin Nijeriya
Arewa Award

Ƴan bindiga sun hallaka akalla sojojin Najeriya biyar a wani harin ba-zata da suka kai a jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya, yankin da ke fama da rikicin ƴan aware.

wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da sojojin suka fitar a yau Juma’a, mai dauke da sa hannun daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin, Edward Buba. inda ta ce babu wata kungiya da ta ɗauki alhakin kai harin, sai dai sojojin sun dora alhakin hakan kan ƴan awaren da ke fafutukar kafa ƙasar Biafra.

Sanarwar ta ce sojoji za su mayar da martani kan hakan: “Za mu yi kokarin kawar da ƙungiyar gaba ɗaya.”

Read Also:

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Najeriya na fama da rikice-rikice da suka hada da ƙungiyar ƴan awaren Biafra da ke ƙaddamar da hare-hare a Kudu maso gabas yayin da Arewa maso yamma ke fama da sace-sacen mutane domin neman kudin fansa, sai kuma arewa maso gabas da ta kwashe shekara 15 tana fuskantar rikicin Boko haram.

IPOB na fafutukar kafa ƙasar Biafra ta hanyar ficewa daga Najeriya, inda yawancin ƴan ƙungiyar ƙabilar Igbo ne tuni dai aka kama shugaban ƙungiyar Nnamdi Kanu, wanda ke da takardar shaidar zama ɗan Birtaniya a shekarar 2021 a Kenya, wanda yanzu haka ke fuskantar shari’a kan ta’addanci a Najeriya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Nnamdi Kanu
Previous articleMa’aikatan Nijeriya zasu rabauta da horon Tattara bayanai
Next articleKungiyoyin NLC da TUC zasu tsunduma yajin aiki
Edward Buba, Sojojin Najeriya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda

Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar

Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya

Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Babu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi – Sultan

Za ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa Afuwa

Tinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniya

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Dalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a Najeriya

Gwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam’iyyarsa ta PDP.

Recent Posts

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1596 days 3 hours 17 minutes 30 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1578 days 4 hours 58 minutes 55 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam SandaGwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDP
X whatsapp