• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General ‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia
  • General
  • Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia

By
Edward Buba, Sojojin Najeriya
-
May 31, 2024
Sojojin Nijeriya
Arewa Award

Ƴan bindiga sun hallaka akalla sojojin Najeriya biyar a wani harin ba-zata da suka kai a jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya, yankin da ke fama da rikicin ƴan aware.

wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da sojojin suka fitar a yau Juma’a, mai dauke da sa hannun daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin, Edward Buba. inda ta ce babu wata kungiya da ta ɗauki alhakin kai harin, sai dai sojojin sun dora alhakin hakan kan ƴan awaren da ke fafutukar kafa ƙasar Biafra.

Sanarwar ta ce sojoji za su mayar da martani kan hakan: “Za mu yi kokarin kawar da ƙungiyar gaba ɗaya.”

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Najeriya na fama da rikice-rikice da suka hada da ƙungiyar ƴan awaren Biafra da ke ƙaddamar da hare-hare a Kudu maso gabas yayin da Arewa maso yamma ke fama da sace-sacen mutane domin neman kudin fansa, sai kuma arewa maso gabas da ta kwashe shekara 15 tana fuskantar rikicin Boko haram.

IPOB na fafutukar kafa ƙasar Biafra ta hanyar ficewa daga Najeriya, inda yawancin ƴan ƙungiyar ƙabilar Igbo ne tuni dai aka kama shugaban ƙungiyar Nnamdi Kanu, wanda ke da takardar shaidar zama ɗan Birtaniya a shekarar 2021 a Kenya, wanda yanzu haka ke fuskantar shari’a kan ta’addanci a Najeriya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Nnamdi Kanu
Previous articleMa’aikatan Nijeriya zasu rabauta da horon Tattara bayanai
Next articleKungiyoyin NLC da TUC zasu tsunduma yajin aiki
Edward Buba, Sojojin Najeriya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Rikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama da

Recent Posts

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri
  • SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro
  • Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 4 minutes 17 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 1 hour 45 minutes 42 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp