• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General ‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia
  • General
  • Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka sojojin Nijeriya a jihar Abia

By
Edward Buba, Sojojin Najeriya
-
May 31, 2024
Sojojin Nijeriya
Arewa Award

Ƴan bindiga sun hallaka akalla sojojin Najeriya biyar a wani harin ba-zata da suka kai a jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya, yankin da ke fama da rikicin ƴan aware.

wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da sojojin suka fitar a yau Juma’a, mai dauke da sa hannun daraktan yaɗa labarai na rundunar sojin, Edward Buba. inda ta ce babu wata kungiya da ta ɗauki alhakin kai harin, sai dai sojojin sun dora alhakin hakan kan ƴan awaren da ke fafutukar kafa ƙasar Biafra.

Sanarwar ta ce sojoji za su mayar da martani kan hakan: “Za mu yi kokarin kawar da ƙungiyar gaba ɗaya.”

Read Also:

  • DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya
  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya

Najeriya na fama da rikice-rikice da suka hada da ƙungiyar ƴan awaren Biafra da ke ƙaddamar da hare-hare a Kudu maso gabas yayin da Arewa maso yamma ke fama da sace-sacen mutane domin neman kudin fansa, sai kuma arewa maso gabas da ta kwashe shekara 15 tana fuskantar rikicin Boko haram.

IPOB na fafutukar kafa ƙasar Biafra ta hanyar ficewa daga Najeriya, inda yawancin ƴan ƙungiyar ƙabilar Igbo ne tuni dai aka kama shugaban ƙungiyar Nnamdi Kanu, wanda ke da takardar shaidar zama ɗan Birtaniya a shekarar 2021 a Kenya, wanda yanzu haka ke fuskantar shari’a kan ta’addanci a Najeriya.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 20 hours 51 minutes 6 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 22 hours 32 minutes 31 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Nnamdi Kanu
Previous articleMa’aikatan Nijeriya zasu rabauta da horon Tattara bayanai
Next articleKungiyoyin NLC da TUC zasu tsunduma yajin aiki
Edward Buba, Sojojin Najeriya

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya

Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC

Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya

A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya

Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Nan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya – Dangote

Sojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a Zamfara

An samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari Mansur

Gwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 ‘yan asalin Kano

Recent Posts

  • DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya
  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu
  • Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 20 hours 51 minutes 6 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1444 days 22 hours 32 minutes 31 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
DR Congo da Rwanda sun cimma yarjejeniyar zaman lafiyaNajeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar BornoAn kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a Kano
X whatsapp