Home General NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

NDLEA ta kama dilolin kwayo 454 a jihar Adamawa

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) Reshen jihar Adamawa ta sami nasarar kama muggan kwayoyi da nauyin su ya kaia kilogram dubu 4,732.128, tare da dilolin kwayoyi 454 a jihar.

kwamandan rundunar Agboalu Samson na jihar ya bayyana cewa kwace miyagun kwayoyin na zuwa ne a wani bangare na ranar yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta duniya, kwayoyin da aka sami nasarar kwatowa sun hadar da Cannabis sativa, wato Indian hemp; Methamphetamine ko kuma Ice; Cocaine, Tramadol, Exol-5; Diazepam ; Codeine-ta ruwa; Rohypnol , da kuma allurar Pentazocine.

kwamandan ya kara da cewa kwayoyin da aka kwace sun na wakiltar kashi 75 cikin dari na wadanda hukumar ta kwace a daga watan Yunin 2022 zuwa Mayun 2023.

sai dai a yayin da yake gabatar da jawabin ga manema labarai Kwandan rundunar yace dilolin miyagun kwayoyin sun ragu sosai.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp