Home DUNIYA Shigo da shinkafa matsala ce ga manoman shinkafa a Nijeriya – AFAN

Shigo da shinkafa matsala ce ga manoman shinkafa a Nijeriya – AFAN

Shugaban kungiyar manoma ta AFAN, Arc. Kabir Ibrahim ya ce bada damar shigo da shinkafa Kasar nan barazana ne ga ‘yan Najeriya da suka zuba hannun jarinsu a kamfanunuwan shinkafa na gida.

Ya bayyana hakan ne yayin ganawa da jaridar Nairametrics a jiya Talata.

haka kuma ya yi kira ga gwamnati da ta zuba hannun jari ta hanyar bada tallafin kayayyakin noma kamar injina da taki da magunguna domin samun isasshen abinci a kasar.

“Nijeriya da ‘yan Nijeriya sun zuba hannayen jarinsu mai hawa a fannin samar da shinkafa, zai zama abin takaici gare su idan aka amince da shigo da shinkafa idan hakan ya zama dole”.

Hakan na zuwa ne yayin da gwamnatin tarayya ke shirin janye harajin shigo da kayayyakin abinci a dai-dai lokacin da kayan abincin ke tashin gwauron zabi a Nijeriya.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp