Home DUNIYA An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a...

An ceto mutum 4 cikin wadanda gini ya rufta kan su a Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na tabbatar da cewa wani gini mai hawa biyu ya rushe, tuni dai hukumomin ceto suka ce sun kuɓutar da mutum huɗu da ke karkashin bara guzai ginin

Lamarin ya auku ne a unguwar kubwa phase 2 da misalin karfe 7 na safiyar asabar.

Masu aikin ceto da jami’an tsaro na ci gaba da neman mutanen da ginin ya rufta da su.

Gidan ya rushe ne kwana ɗaya bayan wata makaranta ta rushe a jihar Filato, inda ya kashemutum 22 ya kuma raunata wasu 132.

Kwanaki 11 da suka wuce ma wani ginin ya rushe a unguwar Area 11 da ke yankin Garki a birnin Abuja.

An ruwaito cewa gidan tun da fari Otal ne mai suna Al-hilal, sai dai daga bisani aka mayar dashi gidan kwana.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp