Shugaban kasa Bola Tinubu ya kadu matuka bisa yadda wani gini a garin Jos dake jihar Filato ya fado kan daliban makarantar Saint Academy dake tsaka da daukar darasi.
Wannan na kushe ta cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasar shawara kan harkokinyada labarai Ajure Ngelale ya fitar a yammacin ranar Juma’a.
Read Also:
Sanarwar tace Tinubu na mika sakon ta’aziyyar sa ga gwamnatin jihar Filato, Al’ummar da kuma iyayen wadanda iftila’in ya rutsa da su.
Tinubu ya bayyana wannan lamari matsayin wani rashe ga al’umma kasa baki daya.
Daga bisania ya umarci hukumar bda agajin gaggawa ta kasa NEMA, da kuma hukumar bata gajin gaggawar ta jihar Filato, jami’an tsaro da dukkan al’umma dasu bayar da gudunmawa wajen ceto wadanda wannan iftila’I ya rutsa da su.
PRNigeria Hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 4 hours 29 minutes 42 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 6 hours 11 minutes 7 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Report By: PRNigeria.com