• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 15, 2024
Arewa Award

Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen jihar Kano (SWAN) ta ja hankalin gwamnatin jihar da ta sanya kwararrun mutane dake da ilimi a fannin wasanni wajen jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars dama sauran harkokin wasanni, domin inganta harkokin wasanni a jihar.

Wannan na cikin wani sanarwa da kungiyar ta fitar ta bakin shugaban kungiyar na jiha wanda sakataren ta Zaharaddini Sale da Muhammad Nura Tijjani suka sanya wa hannu.

Kungiyar tayi kira da gwamnati ta gaggauta gyara da kuma daga likafar filin wasa na Sani Abacha dake kofar mata yayin da ta bukaci gyara da kwaskware filin wasa na Mahaha duka domin inganta harkokin wasannni a jihar.

Kungiyar tace dole a kalli filin wasan gargajiya na Ado Bayero Square domin bashi fifiko kasancewar yanzu duniya ta juya kan inganta wasannin gargajiya domin farfado da al’adun al’umma.

Read Also:

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

a yunkurinta na inganta harkokin wasanni a jihar kano SWAN ta fitar da jadawalin kwamitin kwararru da masu bada shawara bisa cikakken tsari domin tabbatar da cigaban harkokin harkokin wasanni a jihar musamman abin da ya shafi kungiyar Kano pillars.

kazalika kungiyar ta yi Allah wadai da yanayin da kano pillars ta tsinci kanta a ciki,”mun fahimci halin da kungiyar ke ciki kuma muna tare da su wajen warware matsalolin kama daga kan yan wasa, shuwagabanni da kuma masu horarwa.

“Don haka muna kira da gwamnati ta hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin kawo karshen matsalolin da kuma inganta harkokin wasanni a jihar.

idan za’a tuna kungiyar ta Pillars ta fuskanci matsaloli a baya bayannan wanda hakan ya haddasa rabuwar kan jagororin kungiyar gida biyu.

sa idai zuwan sabon kwamishinan wasanni a jihar Mustapha Rabi’u Kwankwaso yayi yunkurin kawo sauyi wanda ya sa aka samu sabon mai horarwa a kungiyar.

PRNigeria hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 14 hours 47 minutes 4 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1467 days 16 hours 28 minutes 29 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKu daina bayyana kan ku matsayin sarakai – Umarnin Kotu ga Tsofaffin Sarakunan Kano
Next articleUAE ta dage haramcin shiga kasarta ga ‘yan Nijeriya
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

Recent Posts

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar
  • Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24
  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 14 hours 47 minutes 4 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1467 days 16 hours 28 minutes 29 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo
X whatsapp