• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 15, 2024
Arewa Award

Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen jihar Kano (SWAN) ta ja hankalin gwamnatin jihar da ta sanya kwararrun mutane dake da ilimi a fannin wasanni wajen jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars dama sauran harkokin wasanni, domin inganta harkokin wasanni a jihar.

Wannan na cikin wani sanarwa da kungiyar ta fitar ta bakin shugaban kungiyar na jiha wanda sakataren ta Zaharaddini Sale da Muhammad Nura Tijjani suka sanya wa hannu.

Kungiyar tayi kira da gwamnati ta gaggauta gyara da kuma daga likafar filin wasa na Sani Abacha dake kofar mata yayin da ta bukaci gyara da kwaskware filin wasa na Mahaha duka domin inganta harkokin wasannni a jihar.

Kungiyar tace dole a kalli filin wasan gargajiya na Ado Bayero Square domin bashi fifiko kasancewar yanzu duniya ta juya kan inganta wasannin gargajiya domin farfado da al’adun al’umma.

Read Also:

  • Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba
  • Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar
  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

a yunkurinta na inganta harkokin wasanni a jihar kano SWAN ta fitar da jadawalin kwamitin kwararru da masu bada shawara bisa cikakken tsari domin tabbatar da cigaban harkokin harkokin wasanni a jihar musamman abin da ya shafi kungiyar Kano pillars.

kazalika kungiyar ta yi Allah wadai da yanayin da kano pillars ta tsinci kanta a ciki,”mun fahimci halin da kungiyar ke ciki kuma muna tare da su wajen warware matsalolin kama daga kan yan wasa, shuwagabanni da kuma masu horarwa.

“Don haka muna kira da gwamnati ta hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin kawo karshen matsalolin da kuma inganta harkokin wasanni a jihar.

idan za’a tuna kungiyar ta Pillars ta fuskanci matsaloli a baya bayannan wanda hakan ya haddasa rabuwar kan jagororin kungiyar gida biyu.

sa idai zuwan sabon kwamishinan wasanni a jihar Mustapha Rabi’u Kwankwaso yayi yunkurin kawo sauyi wanda ya sa aka samu sabon mai horarwa a kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKu daina bayyana kan ku matsayin sarakai – Umarnin Kotu ga Tsofaffin Sarakunan Kano
Next articleUAE ta dage haramcin shiga kasarta ga ‘yan Nijeriya
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Recent Posts

  • Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba
  • Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar
  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 1 hour 32 minutes 59 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 3 hours 14 minutes 24 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Har yanzu ba'a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja baGwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantarKotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a Najeriya
X whatsapp