• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 15, 2024
Arewa Award

Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen jihar Kano (SWAN) ta ja hankalin gwamnatin jihar da ta sanya kwararrun mutane dake da ilimi a fannin wasanni wajen jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars dama sauran harkokin wasanni, domin inganta harkokin wasanni a jihar.

Wannan na cikin wani sanarwa da kungiyar ta fitar ta bakin shugaban kungiyar na jiha wanda sakataren ta Zaharaddini Sale da Muhammad Nura Tijjani suka sanya wa hannu.

Kungiyar tayi kira da gwamnati ta gaggauta gyara da kuma daga likafar filin wasa na Sani Abacha dake kofar mata yayin da ta bukaci gyara da kwaskware filin wasa na Mahaha duka domin inganta harkokin wasannni a jihar.

Kungiyar tace dole a kalli filin wasan gargajiya na Ado Bayero Square domin bashi fifiko kasancewar yanzu duniya ta juya kan inganta wasannin gargajiya domin farfado da al’adun al’umma.

Read Also:

  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu
  • Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

a yunkurinta na inganta harkokin wasanni a jihar kano SWAN ta fitar da jadawalin kwamitin kwararru da masu bada shawara bisa cikakken tsari domin tabbatar da cigaban harkokin harkokin wasanni a jihar musamman abin da ya shafi kungiyar Kano pillars.

kazalika kungiyar ta yi Allah wadai da yanayin da kano pillars ta tsinci kanta a ciki,”mun fahimci halin da kungiyar ke ciki kuma muna tare da su wajen warware matsalolin kama daga kan yan wasa, shuwagabanni da kuma masu horarwa.

“Don haka muna kira da gwamnati ta hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin kawo karshen matsalolin da kuma inganta harkokin wasanni a jihar.

idan za’a tuna kungiyar ta Pillars ta fuskanci matsaloli a baya bayannan wanda hakan ya haddasa rabuwar kan jagororin kungiyar gida biyu.

sa idai zuwan sabon kwamishinan wasanni a jihar Mustapha Rabi’u Kwankwaso yayi yunkurin kawo sauyi wanda ya sa aka samu sabon mai horarwa a kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKu daina bayyana kan ku matsayin sarakai – Umarnin Kotu ga Tsofaffin Sarakunan Kano
Next articleUAE ta dage haramcin shiga kasarta ga ‘yan Nijeriya
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Tinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRA

ICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA

Za mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota – Yan sanda

Majalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatar

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

Recent Posts

  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu
  • Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya
  • Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno
  • Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1664 days 9 hours 42 minutes 6 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1646 days 11 hours 23 minutes 31 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun ƘoliGwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
X whatsapp