• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai

SWAN ta yi Allah wadai da yanayin da Kano Pillars ke ciki

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 15, 2024
Arewa Award

Kungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshen jihar Kano (SWAN) ta ja hankalin gwamnatin jihar da ta sanya kwararrun mutane dake da ilimi a fannin wasanni wajen jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars dama sauran harkokin wasanni, domin inganta harkokin wasanni a jihar.

Wannan na cikin wani sanarwa da kungiyar ta fitar ta bakin shugaban kungiyar na jiha wanda sakataren ta Zaharaddini Sale da Muhammad Nura Tijjani suka sanya wa hannu.

Kungiyar tayi kira da gwamnati ta gaggauta gyara da kuma daga likafar filin wasa na Sani Abacha dake kofar mata yayin da ta bukaci gyara da kwaskware filin wasa na Mahaha duka domin inganta harkokin wasannni a jihar.

Kungiyar tace dole a kalli filin wasan gargajiya na Ado Bayero Square domin bashi fifiko kasancewar yanzu duniya ta juya kan inganta wasannin gargajiya domin farfado da al’adun al’umma.

Read Also:

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

a yunkurinta na inganta harkokin wasanni a jihar kano SWAN ta fitar da jadawalin kwamitin kwararru da masu bada shawara bisa cikakken tsari domin tabbatar da cigaban harkokin harkokin wasanni a jihar musamman abin da ya shafi kungiyar Kano pillars.

kazalika kungiyar ta yi Allah wadai da yanayin da kano pillars ta tsinci kanta a ciki,”mun fahimci halin da kungiyar ke ciki kuma muna tare da su wajen warware matsalolin kama daga kan yan wasa, shuwagabanni da kuma masu horarwa.

“Don haka muna kira da gwamnati ta hada kai da duk masu ruwa da tsaki domin kawo karshen matsalolin da kuma inganta harkokin wasanni a jihar.

idan za’a tuna kungiyar ta Pillars ta fuskanci matsaloli a baya bayannan wanda hakan ya haddasa rabuwar kan jagororin kungiyar gida biyu.

sa idai zuwan sabon kwamishinan wasanni a jihar Mustapha Rabi’u Kwankwaso yayi yunkurin kawo sauyi wanda ya sa aka samu sabon mai horarwa a kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKu daina bayyana kan ku matsayin sarakai – Umarnin Kotu ga Tsofaffin Sarakunan Kano
Next articleUAE ta dage haramcin shiga kasarta ga ‘yan Nijeriya
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa

Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya

Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta

Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri

An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Recent Posts

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri
  • KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta
  • Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1506 days 23 hours 56 minutes 47 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1489 days 1 hour 38 minutes 12 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawaTinubu ya yi karin wa'adin Aiki ga shugaban Custom na NijeriyaGini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar MaiduguriKACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami'antaDino Melaye ya koma jam'iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDPMamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu
X whatsapp