• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki
  • General
  • Labarai

CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki

By
Rabiu Sani Hassan
-
July 20, 2024
Arewa Award

Babban bankin kasar nan CBN ya umarci bankuna da su tura kudaden suka rage cikin asusun bankunan da suka lalace ko aka daina amfani dasu ga wani asusu da ya samar.

Wannan umarni na cikin wata sanarwar manema labarai da bankin ya fitar ranar juma’a mai dauke da sa hannun daraktan dake kula da sashen kudi da daidai tsare tsaren bankuna john Onojah.

Read Also:

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Ta cikin sanarwa yace dukkanin kudin da masu su basu nema ba kuma suna cikin asusun da aka daina amfani da shi tsahon shekaru 10, za’a killace su a cikin asusun da ya samar mai suna Trust Fund Pool Account.

Daga bisa cbn yace da yuwuwar za’ayi amfani da kudin ne wajen saka jari da kuma inganta harkokin tsaron al’ummar kasar nan.

 

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • CBN
  • Trust Fund Pool Account
Previous articleGwamnatin Nijeriya zata kashe naira triliyan 3 a sabon mafi karancin Albashi
Next article‘Yan sanda a Nijeriya sun kama mutane 1,284 da ake zargi da laifuka
Rabiu Sani Hassan

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Burkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasar

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

An ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar Neja

Amnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi Magaji

Akwai sa hannun ‘yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi – Gwamnatin Kano

Majalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Recent Posts

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari
  • Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1642 days 3 hours 56 minutes 7 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1624 days 5 hours 37 minutes 32 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanciGwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan JihaGwamnan Osun Ademola Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDP
X whatsapp