• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki
  • General
  • Labarai

CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki

By
Rabiu Sani Hassan
-
July 20, 2024
Arewa Award

Babban bankin kasar nan CBN ya umarci bankuna da su tura kudaden suka rage cikin asusun bankunan da suka lalace ko aka daina amfani dasu ga wani asusu da ya samar.

Wannan umarni na cikin wata sanarwar manema labarai da bankin ya fitar ranar juma’a mai dauke da sa hannun daraktan dake kula da sashen kudi da daidai tsare tsaren bankuna john Onojah.

Read Also:

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Ta cikin sanarwa yace dukkanin kudin da masu su basu nema ba kuma suna cikin asusun da aka daina amfani da shi tsahon shekaru 10, za’a killace su a cikin asusun da ya samar mai suna Trust Fund Pool Account.

Daga bisa cbn yace da yuwuwar za’ayi amfani da kudin ne wajen saka jari da kuma inganta harkokin tsaron al’ummar kasar nan.

 

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • CBN
  • Trust Fund Pool Account
Previous articleGwamnatin Nijeriya zata kashe naira triliyan 3 a sabon mafi karancin Albashi
Next article‘Yan sanda a Nijeriya sun kama mutane 1,284 da ake zargi da laifuka
Rabiu Sani Hassan

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Tinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRA

ICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA

Recent Posts

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja
  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1666 days 11 hours 20 minutes 28 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1648 days 13 hours 1 minute 53 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun Ƙoli
X whatsapp