Home General Gwamnatin Nijeriya zata kashe naira triliyan 3 a sabon mafi karancin Albashi

Gwamnatin Nijeriya zata kashe naira triliyan 3 a sabon mafi karancin Albashi

Gwamnatin tarayya kasar nan tace zata kashe naira tiriliyan 3 wajen biyan mafi karancin albashi da kuma biyan fansho da garatitun ma’aikatan kasar nan.

Ministan kasafi da tsare tsare Atiku Bagudu ne ya bayyana hakan, yayinda yake ganawa da mambobin kwamitin majalisar dattijai kan kasafi wanda olamilekan Adola ke jagoranta.

A yayin ganawa Ministan ya gabatar musu ga daftarin sabon kudirin mafi karancin albashin na shekarar 2024.

Idan dai za’a iya tunawa shugaban kasa Bola Tinubu, ya amince da biyan naira dubu 70 matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan bayan wata ganawa da yayi da shugabancin kungyoyin kwadago na NLC da TUC

Haka kuma shugaban kasar ya bukaci yin nazari kan dokar albashin dukkanin bayan shekaru uku a madadin shekaru biyar da ake dubawa a baya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp