APC ta lashe kujerun shuwagabannin kananan hukumomi a jihar Ebonyi

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta jihar Ebonyi, EBSIEC, ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben kananan hukumomin jihar da ya gudana a ranar Asabar

Shugaban Hukumar Jossey Eze ya bayyana hakan a Abakaliki, inda ya ce jam’iyyar ta lashe dukkan kujerun Shugabancin Kananan hukumomi 13 da Kansiloli 171da ke jihar.

Eze ya ce jam’iyyun siyasa uku ne Suka shiga zaben, Wanda suka hada da jamiyyar APC, APGA da Kuma Labour Party.

Tuni dai shugaban hukumar zaben ya sanar da amincewar sakamakon.

Daga nan sai ya yabawa masu ruwa da tsakin na hukumar, da Kuma jami’an tsaro Kan yadda aka Sami nasarar gudanar da zaben lafiya.

PRNigeria Hausa

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 8 minutes 28 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 10 hours 49 minutes 53 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com