Home General Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan...

Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan sandan Abuja

Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja ta bukaci matasan birni dasu karacewa shiga zanga-zanga da wasu ke shirin shiryawa a birni.

Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin, Benneth Igweh, ne ya bukaci hakan, inda yace su kauracewa shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a farkon watan Agusta kan matsalar tsadar rayuwa da ta addabi Yan Nigeria.

Igwe ya bayyana haka ne Lokacin da ya ke ganawa da manema labaru a Birnin Abuja yayin da aka gurfanar da wadansu da ake zargi da aikata laifuka daban daban a yankin.

Kwamishinan ya ce ya na tsoron Kar masu aikata laifuka su yi amfani da damar zanga-zangar don kawo barazana ga tsaro da kuma lalata duniyar alumma.

Ya ci gaba da cewa jami’an tsaro na birnin tarayya na aiki ba dare ba rana don tabbatar da tsaro a yankin, in da ya ce suna bin batagari har wasu jihohi makota musamman wadanda ke zamantowa barazanane ga yankin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp