Home General Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shugabar kungiyar mata ‘yan jarida ta kasa NAWOJ reshen jihar Kano, Hajiya Hafsat Sani da wasu jami’an kungiyar uku sun yi murabus daga mukamansu.

Sanarwar murabus din na zuwa ne yaiyn wani taron kungiyar da ya gudana a sakatariyar kungiyar Yan Jarida a ranar Litinin. Hafsat Sani tace sun yi murabus ne sakamakon wani dalili na kashin.

Lokacin da ta ke karin haske kan murabus, sakatariyar kungiyar Elizabeth Yila, ta bayyana cewa su ba zababbu ba ne a kungiyar rikon kwarya a ka ba su zuwa wani lokaci , Wanda su ka ga dacewar a yanzu su sauka su ba wa wasu dama.

Elizabeth ta kara da da cewa a Jagorancin da Suka yi sun gudanar da ayyukan da aka dora musu daidai gwargwado.

Baya ga shugabar kungiyar da sakatariya da Suka yi murabus akwai Kuma mataimakiyar sakatariya , Ruqayya Umar, da ma’ajin kungiyar Shamsiyya Ibrahim.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp