Home General Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shuwagabannin kungiyar mata ‘yan Jarida na jihar Kano Sun yi murabus

Shugabar kungiyar mata ‘yan jarida ta kasa NAWOJ reshen jihar Kano, Hajiya Hafsat Sani da wasu jami’an kungiyar uku sun yi murabus daga mukamansu.

Sanarwar murabus din na zuwa ne yaiyn wani taron kungiyar da ya gudana a sakatariyar kungiyar Yan Jarida a ranar Litinin. Hafsat Sani tace sun yi murabus ne sakamakon wani dalili na kashin.

Lokacin da ta ke karin haske kan murabus, sakatariyar kungiyar Elizabeth Yila, ta bayyana cewa su ba zababbu ba ne a kungiyar rikon kwarya a ka ba su zuwa wani lokaci , Wanda su ka ga dacewar a yanzu su sauka su ba wa wasu dama.

Elizabeth ta kara da da cewa a Jagorancin da Suka yi sun gudanar da ayyukan da aka dora musu daidai gwargwado.

Baya ga shugabar kungiyar da sakatariya da Suka yi murabus akwai Kuma mataimakiyar sakatariya , Ruqayya Umar, da ma’ajin kungiyar Shamsiyya Ibrahim.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp