Home General Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan...

Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan sandan Abuja

Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja ta bukaci matasan birni dasu karacewa shiga zanga-zanga da wasu ke shirin shiryawa a birni.

Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin, Benneth Igweh, ne ya bukaci hakan, inda yace su kauracewa shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a farkon watan Agusta kan matsalar tsadar rayuwa da ta addabi Yan Nigeria.

Igwe ya bayyana haka ne Lokacin da ya ke ganawa da manema labaru a Birnin Abuja yayin da aka gurfanar da wadansu da ake zargi da aikata laifuka daban daban a yankin.

Kwamishinan ya ce ya na tsoron Kar masu aikata laifuka su yi amfani da damar zanga-zangar don kawo barazana ga tsaro da kuma lalata duniyar alumma.

Ya ci gaba da cewa jami’an tsaro na birnin tarayya na aiki ba dare ba rana don tabbatar da tsaro a yankin, in da ya ce suna bin batagari har wasu jihohi makota musamman wadanda ke zamantowa barazanane ga yankin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp