Home General Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan...

Na roke ku kada ku shiga zanga – zanga – Kwamishinan ‘Yan sandan Abuja

Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja ta bukaci matasan birni dasu karacewa shiga zanga-zanga da wasu ke shirin shiryawa a birni.

Kwamishinan ‘yan sandan babban birnin, Benneth Igweh, ne ya bukaci hakan, inda yace su kauracewa shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a farkon watan Agusta kan matsalar tsadar rayuwa da ta addabi Yan Nigeria.

Igwe ya bayyana haka ne Lokacin da ya ke ganawa da manema labaru a Birnin Abuja yayin da aka gurfanar da wadansu da ake zargi da aikata laifuka daban daban a yankin.

Kwamishinan ya ce ya na tsoron Kar masu aikata laifuka su yi amfani da damar zanga-zangar don kawo barazana ga tsaro da kuma lalata duniyar alumma.

Ya ci gaba da cewa jami’an tsaro na birnin tarayya na aiki ba dare ba rana don tabbatar da tsaro a yankin, in da ya ce suna bin batagari har wasu jihohi makota musamman wadanda ke zamantowa barazanane ga yankin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp