Home General CBN ya kara kudin ruwa da kashi 26.75

CBN ya kara kudin ruwa da kashi 26.75

Babban Bankin Najeriya CBN ya sake yin ƙarin kuɗin ruwa daga kashi 26.25 zuwa kashi 26.75 cikin 100.

Hakan na nufin ƙarin rabin kashi ɗaya ne CBN ya yi, duk da ƙasar na fama da hauhawar farashi da tsadar kayan abinci.

Babban Bankin ya sanar da matakin ne a ranar Talata kuma karo na huɗu kenan a jere Babban Bankin ke yin ƙari a bana.

Tun da farko masana sun yi hasashen yin ƙarin a watan Yuni bayan ƙaruwar hauhawar farashin kayayyaki yayin da kuma darajar naira ta faɗi.

sai dai Babban Bankin ya ce yana ɗaukar matakai na daidaita abubuwa nan gaba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp