Home General Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da kudirin mafi karancin albashi na dubu...

Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da kudirin mafi karancin albashi na dubu 70

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudurin sauya dokar albashi mafi ƙanƙanta bayan shugaban ƙasa ya aika da buƙatar a yau Talata.

Majalisar ta mince da kuɗirin ne da ke neman tabbatar da ƙarin albashi mafi ƙanƙanta daga N30,000 zuwa N70,000 bayan tsallake karatu na biyu da na uku ba tare da ɓata lokaci ba.

A makon da ya gabata ne ƙungiyoyin ƙwadago suka amince da tayin N70,000 bayan tattaunawa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.

ko da amincewar da kungiyoyin kwadagon suka yi kan mafi karancin albashin maáikatan yazo matayin bazata ga Alúmmar Nijeriya, sakamakon yadda suka taso da kafin suna bukatar kudade masu tarin yawa sai dai daga bisani sun amince da buktar Tinubu

Rahotanni sun ce kudirin da shugaban ya aika wa majalisam ya ƙunshi har da buƙatar neman sauya shekarun ƙarin albashi daga shekara biyar zuwa uku.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp