Home General Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da kudirin mafi karancin albashi na dubu...

Majalisar Dattijan Nijeriya ta amince da kudirin mafi karancin albashi na dubu 70

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudurin sauya dokar albashi mafi ƙanƙanta bayan shugaban ƙasa ya aika da buƙatar a yau Talata.

Majalisar ta mince da kuɗirin ne da ke neman tabbatar da ƙarin albashi mafi ƙanƙanta daga N30,000 zuwa N70,000 bayan tsallake karatu na biyu da na uku ba tare da ɓata lokaci ba.

A makon da ya gabata ne ƙungiyoyin ƙwadago suka amince da tayin N70,000 bayan tattaunawa da shugaba Bola Ahmed Tinubu.

ko da amincewar da kungiyoyin kwadagon suka yi kan mafi karancin albashin maáikatan yazo matayin bazata ga Alúmmar Nijeriya, sakamakon yadda suka taso da kafin suna bukatar kudade masu tarin yawa sai dai daga bisani sun amince da buktar Tinubu

Rahotanni sun ce kudirin da shugaban ya aika wa majalisam ya ƙunshi har da buƙatar neman sauya shekarun ƙarin albashi daga shekara biyar zuwa uku.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp