Home General Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya jaddada aniyar sa ta samawa dakarun ‘yan sandan kasar makamai da daukar’ karin jami’ai domin yaki da laifuka a kasar.

Shugaban kasar ya bayyana hakan ne a yayin gudanar da bikin kaddamar da sashen yaki da laifukan internet a binrin tarayya Abuja ranar laraba, inda ya bayyana manufarsa ta kawo karshen ayyukan hadakar jami’an tsakanin hukumomi a kasar.

Yace ya fahimci laifukan zambar kafar Internet ya kara karuwa a kasar, yace abu ne da baya bukatar hadin gwiwa tsakanin hukumomin domin magance matsalar.

Da yake jawabi a wajen taron Shugaban kasa Bola Tinubu wanda ya sami wakilcin ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Bossum Tijani, yace yanayin tsaro a kasar yayi tsamari lamarin dake bukatar sake zage dantse domin magance matsalar.

Tinubu ya tabbatarwa da Al’ummar Nijeriya cewa gwamnatinsa zata yi dukkan mai yiwuwa wajen sanya makudan kudi don gani ta samawa jami’an ‘yan sandan makamai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp