Home General Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Bata-Gari sun shiga cikin masu Zanga zanga a Kano

Wasu da ake zargi bata gari ne sun shiga cikin masu zanga-zangar lumana a jihar kano dake Arewa maso yammacin Nijeriya

Bata-garin Sun banka wuta a ofishin Hukumar Sadarwa ta (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

haka kuma sun kutsa wasu cikin manyan kantuna a jihar, wanda suka kwaso kayan dake ciki na masarufi da kayan amfanin yau da kullum.

Tun da fari dai matasan sun zargi jami’an tsaro da kai musu hari, inda suka harbi wasu cikin matasan da yanzu haka ba’a san halin da suke ciki ba.

PRnigeria ta zagaya wasu ciki wuraren da aka gudanar da zanga zangar inda babu kowa sai matasan dake dauke da kayan da suka dauko bayan fasa manayan kantinan.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp