Gwamnatin Kano ta dage dokar hana fita zuwa karfe 6 na yamma

Kwamishinan ‘yansandan jihar CP Salman Dogo Garba ne ya sanar da hakan a yayin zantawar sa da manema labarai a fadar gwamnatin Kano, jim kaɗan bayan kammala taron Majalisar tsaron jihar da Gwamnan Jihar Abba Kabir Yusif ya jagoranta.
CP Dogo ya ƙara da cewa Gwamnatin Kano ta bada damar ne domin al’ummar su ci-gaba da fita harkokin su na yau da kullum.
A ƙarshe sanarwar tayi fatan al’umma zasu bi wannan doka domin tabbatar da zaman lafiya a lungu da saƙo dama ƙaruwar ci-gaban jihar.
Gwamnatin jihar Kano dai ta sanya dokar hana fitar ne da yammacin ranar Alhamis ɗin da ta gabata, bayan zanga-zangar matsin rayuwa ta rikiɗe zuwa fasa shagunan ‘yan Kasuwa da kuma kayan Gwamnatin ana ɗebe kayayyaki.
PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1180 days 13 hours 8 minutes 17 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1162 days 14 hours 49 minutes 42 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com