Home Labarai Ana zrgin mutum biyu sun kamu da kyanda biri a Jamhuriyyar Nijar

Ana zrgin mutum biyu sun kamu da kyanda biri a Jamhuriyyar Nijar

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar, na gudanar da bincike kan wasu mutane biyu da ake zargin sun kamu da cutar ƙyandar biri a yankin Zinder.

Babban magatakarda a ma’aikatar lafiyar Nijar Dakta Malam Ekoye Saidou wanda ya tabbatar da matakin cikin wata sanarwa ranar Laraba, ya buƙaci masu ruwa da tsaki a kowane mataki da su ƙarfafa matakan taka tsantsan a duk wuraren kiwon lafiya na gwamnati da masu zaman kansu da kan iyakoki.

Sanarwar tace ɗaukar matakin ya zama dole, sakamakon yadda cutar ta fara yaɗuwa zuwa yammacin Afirka.

Daga ranar 14 ga watan Agusta, mutane 833 ne suka kamu da cutar, ciki har da 9 da su ka mutu a yankin, wato 11 a Najeriya, 1 Ivory Coast da kuma 3 a Benin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp