Home Labarai Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyyar NNPP ta dakatar da Baffa Bichi

Jam’iyya NNPP ta dakatar da sakataren gwamantin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan sufuri na jihar Muhammad Diggol daga Jam’iyyar.

shugaban Jam’iyyar na jihar Kano Hashim Sulaiman Dungurawa ne ya tabbatar da hakan ga wakilin PRNigeria a yau litinin.

tun da fari dai wani sakon murya ya karade kafafen sadarwa dake bayyana dakadar da sakataren gwamnatin da kwamishinan bisa wasu dalilai na rikicin cikin gida.

ya ce an dakatar da su ne bisa zargin kin yin biyayya da kuma aikata wasu abubuwa da suka saba dokar jam’iyyar da hada hargitsi a jam’iyyar.

“Muna sanar mu ku a yau mun dakadar da Sakataren gwamnatin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da kwamishinan Sufuri, Muhammad Diggol bisa saba doka da kuma rashin yin biyayya ga Jam’iyyar”.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp