Home General Wutar Lantarki zata dawo Arewa nan da sati 2

Wutar Lantarki zata dawo Arewa nan da sati 2

Gwamantin tarayya Najeriya ta ce tana iya bakin kokarinta wajen dawo da wutar lantarkin yankin arewacin kasar da ta kwashe tsahon mako guda yana cikin duhu.

Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu ne  ya bayyana hakan, in da yace wutar yakin zata dawo aiki nan da kwanaki 14 masu zuwa.

yakin na arewaci na dauke da jihohi 17 wanda suka kasance cikin duhun rashin wutar tun ranar talata 12 ga watan Nuwamba, 2024.

Adelabu, yayi da yake amsa tambaya daga bakin wani sanata a majalisar tarayyar kasar, yace wani yanki na aikin zai kammala nan da kwanaki 3 masu zuwa.

A dai tsakanin nan ne Kungiyar tuntubar juna ta dattawan arewacin Najeriya, ACF ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ayyana dokar ta-ɓaci kan ɓangaren wutar lantarki a daidai lokacin da yankin arewacin ƙasar ke ci gaba da kasancewa cikin duhu sakamakon rashin wuta.

Ƙungiyar gwamnomin arewacin Najeriyar ita ma ta yi kira ga gwamnatin Tarayya da ta gaggauta kawo ƙarshen matsalar.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp