Home General Babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4...

Babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4 cikin mako guda

Kamfanin dakon wutar Lantarki na Nijeriya TCN ya tabbatar da sake lallacewar wutar kasar a ranara talata 5 ga watan Nuwamban 2024.

kamfanin yace wutar kasar ta sami tasgaro ne da misalin karfe 1:52pm, wannan na zuwa ne bayana da babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4 cikin mako guda.

mai magana da yawun kamfanin Ndidi Mbah ne ya bayyana hakan, wanda yace wannan ya biyo bayan wani tasgaro da layukan wutar suka samu.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa kafin faduwar wutar da misalin karfe 1:39 na yamma, kamfanin ya samar da wutar da ta kai megawatts 2,711, wadda kuma kafin lalacewar yana samar da megawatt 3,631.

Adadin wutar da aka samar dai a sanyin safiyar wannan rana da misalin karfe 6 ya kai Megawatt 3,934.77

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp