Home General Babban layin lantarki na Najeriya ya sake faɗuwa karo na biyu a...

Babban layin lantarki na Najeriya ya sake faɗuwa karo na biyu a kwana biyu

Baban layin lantarki na Najeriya, ya sake faɗuwa, lamarin da ya sake jefa wasu sassan ƙasar cikin rashin wutar lantarki.

Faɗuwa – wadda ta auku da misain karfe 11:28 na safiyar yau Alhamis – ita ce ta biyu cikin mako guda, sannan ta 10 a 2024.

Bincike da aka yi kan shafin ‘Independent System Operator’, wanda sashe ne na TCN ne mai kula da fannin rarraba wutar, ya nuna cewa babu wuta a duka tasoshin samar da wuta daga babban layin.

Kawo yanzu dai kamfanin rarraba wutar na TCN bai yi bayanin dalilin faɗuwar ta baya-bayan nan ba.

Faɗuwar babban layin na lantarki na neman zama wata matsala ta yau da kullum a Najeriya, wani abu da ‘yan ƙasar da dama ke ɗora alhakinsa kan gwamnatin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp