Home General Abba ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 ga majalisar Jihar Kano

Abba ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2025 ga majalisar Jihar Kano

Gwamna Kano Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin Naira biliyan 549 na kasafin kudi na shekarar 2025 ga majalisar dokokin jihar domin amincewa da shi.

Kasafin da aka yi wa lakabi “Kasafin Fata”, Gwamna Yusuf ya ce an samar da shi ne domin inganta rayuwar al’ummar jihar.

Gwamnan ya ce kasafin ya kunshi Naira biliyan 312 na manyan ayyuka da kuma Naira biliyan 236 na kudaden da ayyukan yau da kullum.

Gwamnan ya bayyana cewa mafi yawan kudaden dake kunshe cikin kasafin kudin kimanin naira biliyan 461, za a kashe su ne a bangaren walwalar jama’a da bunkasa tattalin arziki jihar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp