Home General Sunusi Lamido ya zama Uba Jami’ar Skyline

Sunusi Lamido ya zama Uba Jami’ar Skyline

Jami’ar Skyline ta nada mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II a matsayin uban jami’ar.

jami’ar tace ta nada shi ne bisa jajircewar da yake wajen bawa ilimi gudunmawa a jihar nan dama kasa baki daya.

Khalifa Muhammadu Sanusi II ya godewa jami’ar da gwamnatin jihar Kano da irin gudunmawar da gwamnatin take bayarwa wajen habaka ilimi a jihar Kano.

Mai martaba Sarkin ya yi kira ga dukkanin daliban makarantar da suyi amfani da ilimin da suke samu wajen taimakawa kansu da kuma samar da cigaba ga al’umma baki daya.

Taaron ya samu halartar gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Aminu Abdulsalam da tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso da sauran al’umma da dama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp