Home General Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi –...

Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi – Festus Keyamo

Ministan harkokin Jiragen Sama da kula Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa Hukumar Tsaro ta DSS ba ta da hurumin bincikar jakunkuna a filayen jiragen saman Najeriya.
ya bayyana hakan ne ta cikin shirin The Morning Show na Arise News TV a ranar Lahadi, Keyamo ya yi bayani kan sabbin matakai da aka dauka don rage tsangwama ga fasinjoji da kuma saukaka tsaro a filayen jiragen sama.
ya kuma ambaci wannan dabi’ar a matsayin wata ta’ada da ba ta da amfani kuma ba ta cikin aikace-aikacen da hukumar ke da alhakin su kai tsaye.
Ya jaddada cewa DSS ya kamata ta mayar da hankali kan bincikar mutanen da za su iya zama barazana ga tsaro, musamman ma waɗanda ke tafiya zuwa ƙasashen waje, maimakon gudanar da binciken kayan jakunkuna, wanda ba ya cikin manyan ayyukanta.
“DSS, ba ku da hurumin bincikar jakunkunan mutane. Ku mayar da hankali kan bincikar mutane da ke fita daga ƙasar,” in ji Keyamo.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp